Tehran (IQNA) Firaministan Pakistan ya karyata rade-raden cewa zai yi murabus daga mukaminsa na firaminista yana mai zargin Amurka da marawa 'yan adawar sa baya.
Lambar Labari: 3487110 Ranar Watsawa : 2022/03/31
Bangaren kasa da kasa, Imran Khan fira ministan Pakistan ya zargi Indiya da yunkurin aiwatar da ayyukan soji a Keshmir.
Lambar Labari: 3483948 Ranar Watsawa : 2019/08/14
Kasashen Iran da Pakistan na shirin kafa wata runduna ta hadin gwiwa a tsakaninsu domin gudanar da ayyukan tsaroa kan iyakokinsu.
Lambar Labari: 3483567 Ranar Watsawa : 2019/04/22
Bangaren kasa da kasa, Imran Khan ya yi rantsuwar kama aiki a matsayin sabon Firayi ministan kasar Pakistan, bayan da jam'iyyarsa ta lashe zaben 'yan majalisar da aka gudanar a cikin watan Yulin da ya gabata.
Lambar Labari: 3482906 Ranar Watsawa : 2018/08/19